Online Bible

- Reklamy -




Ƙidaya 16:22 - Sabon Rai Don Kowa 2020

22 Amma Musa da Haruna suka fāɗi rubda ciki suka tā da murya suka ce, “Ya Allah, Allahn ruhohin dukan ’yan adam, za ka husata da dukan taron ne, bayan mutum ɗaya ne ya yi zunubi?”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

22 Sai Musa da Haruna suka fāɗi rubda ciki, suka ce, “Ya Allah, Allahn ruhohin 'yan adam duka, za ka yi fushi da dukan taron jama'a saboda zunubin mutum ɗaya?”

Viz kapitola kopírovat




Ƙidaya 16:22

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy