Online Bible

- Reklamy -




Ƙidaya 14:11 - Sabon Rai Don Kowa 2020

11 Ubangiji ya ce wa Musa, “Har yaushe mutanen nan za su rena ni? Har yaushe za su ƙi gaskata da ni, duk da yawan mu’ujizan da nake yi a cikinsu?

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

11 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Har yaushe mutanen nan za su raina ni? Har yaushe za su ƙi gaskata ni, ko da yake na aikata alamu a tsakiyarsu?

Viz kapitola kopírovat




Ƙidaya 14:11

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy