Online Bible

- Reklamy -




Ƙidaya 11:29 - Sabon Rai Don Kowa 2020

29 Amma Musa ya amsa ya ce, “Kana kishi domina ne? Da ma a ce dukan mutanen Ubangiji annabawa ne, da ma a kuma ce Ubangiji ya sa Ruhunsa a kansu mana!”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

29 Amma Musa ya ce masa, “Kishi kake yi domina? Da ma jama'ar Ubangiji duka annabawa ne, har ma ya sa Ruhunsa a cikinsu!”

Viz kapitola kopírovat




Ƙidaya 11:29

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy