Online Bible

- Reklamy -




Ƙidaya 11:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka tattaro mini dattawa saba’in daga cikin mutanen Isra’ila, waɗanda aka sani su ne dattawa da kuma shugabanni a cikin jama’a. Ka sa su zo Tentin Sujada, su tsaya a can tare da kai.

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

16 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Tattaro mini mutum saba'in daga cikin dattawan Isra'ila waɗanda aka sani su ne dattawa da shugabannin jama'ar, ka kawo su a alfarwa ta sujada, ka sa su tsaya tare da kai.

Viz kapitola kopírovat




Ƙidaya 11:16

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy