Online Bible

- Reklamy -




Ƙidaya 11:11 - Sabon Rai Don Kowa 2020

11 Sai ya ce wa Ubangiji, “Me ya sa ka kawo wannan damuwar a kan bawanka? Me na yi da ya ɓata maka rai har ka ɗora dukan nauyin mutanen nan a kaina?

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

11 Sai Musa ya ce wa Ubangiji, “Don me ka wahalar da bawanka? Me ya sa ban sami tagomashi a gare ka ba, da ka jibga wahalar dukan mutanen nan a kaina?

Viz kapitola kopírovat




Ƙidaya 11:11

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy