Online Bible

- Reklamy -




Ayuba 1:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 Yana cikin magana sai ga wani ɗan aika ya zo ya ce, “Wutar Allah ta sauko daga sama ta ƙona dukan tumaki da masu lura da su, wato, bayinka, ni kaɗai na tsira na zo in gaya maka!”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

16 Kafin yă gama magana, sai wani bara ya zo, ya ce, “Tsawa ta kashe tumaki da makiyayansu duka, ni kaɗai na tsira, na zo in faɗa maka.”

Viz kapitola kopírovat




Ayuba 1:16

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy