Amos 7:15 - Sabon Rai Don Kowa 202015 Amma Ubangiji ya ɗauke ni daga kiwon dabbobi ya ce mini, ‘Je ka, ka yi wa mutanena Isra’ila annabci.’ Viz kapitolaLittafi Mai Tsarki15 Amma Ubangiji ya raba ni da aikina na kiwo, ya umarce ni in tafi in yi magana da jama'arsa, wato Isra'ila. Viz kapitola |