Online Bible

- Reklamy -




Amos 6:8 - Sabon Rai Don Kowa 2020

8 Ubangiji Mai Iko Duka da kansa ya rantse, Ubangiji Allah Maɗaukaki ya furta, “Ina ƙyamar girman kan Yaƙub, ba na kuma son kagarunsa; zan ba da birnin da duk abin da yake cikinta.”

Viz kapitola kopírovat

Littafi Mai Tsarki

8 Ubangiji kansa ne ya rantse. Ubangiji Allah Mai Runduna ya ce, “Ba na son girmankai na jama'ar Isra'ila. Ba na son fādodinsu. Zan ba da birnin da dukan abin da yake cikinsa ga abokan gābansu.”

Viz kapitola kopírovat




Amos 6:8

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy