Online Bible

- Reklamy -




Markus 10:23 - Littafi Mai Tsarki

23 Daga nan sai Yesu ya duddubi almajiransa, ya ce musu, “Da ƙyar kamar me masu dukiya su shiga Mulkin Allah!”

Viz kapitola kopírovat

Sabon Rai Don Kowa 2020

23 Yesu ya dudduba, sai ya ce wa almajiransa, “Yana da wuya fa masu arziki su shiga mulkin Allah!”

Viz kapitola kopírovat




Markus 10:23

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy