Markus 10:11 - Littafi Mai Tsarki11 Sai ya ce musu, “Kowa ya saki mata tasa, ya auri wata, zina yake yi da ta biyun. Viz kapitolaSabon Rai Don Kowa 202011 Ya amsa ya ce, “Duk wanda ya saki matarsa, ya auri wata, yana da laifin aikata zina a kan matar da ya saki. Viz kapitola |