Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 9:49 - Littafi Mai Tsarki

49 Kowane mutum kuwa ya sari reshen itace, ya bi Abimelek. Suka tara rassan a jikin hasumiyar. Suka sa wa hasumiyar wuta, duk da mutanen da suke cikinta. Ta haka dukan mutanen hasumiyar Shekem suka mutu, mata da maza, wajen mutum dubu.

Viz kapitola kopírovat

Sabon Rai Don Kowa 2020

49 Saboda haka mutanen suka sassare rassan itatuwa suka bi Abimelek. Suka tattara su a jikin mafakar suka kuma cinna mata wuta a kan mutanen da suke a ciki. Ta haka dukan mutanen da suke cikin hasumiyar Shekem, wajen maza da mata dubu ɗaya suka mutu.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 9:49

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy