Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 7:5 - Littafi Mai Tsarki

5 Gidiyon ya kai mutanen bakin rafi, Ubangiji kuwa ya ce wa Gidiyon, “Duk wanda ya tanɗi ruwa kamar kare, sai ka ware shi waje ɗaya. Wanda kuma ya durƙusa ya sha ruwa, ka ware shi waje ɗaya.”

Viz kapitola kopírovat

Sabon Rai Don Kowa 2020

5 Saboda haka Gideyon ya kai mutanen cikin ruwa. A can Ubangiji ya ce masa, “Ka ware waɗanda suka tanɗi ruwa kamar kare daga waɗanda suka durƙusa suka sha ruwan.”

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 7:5

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy