Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 7:2 - Littafi Mai Tsarki

2 Ubangiji kuwa ya ce wa Gidiyon, “Mutanen da suke tare da kai sun yi yawa da zan ba da Madayanawa a hannunsu, kada ya zama Isra'ilawa su yi mini fāriya, su ce, ‘Ƙarfinmu ne ya cece mu.’

Viz kapitola kopírovat

Sabon Rai Don Kowa 2020

2 Sai Ubangiji ya ce wa Gideyon, “Mutanen da kake da su sun yi mini yawa da zan ba da Midiyawa a hannunsu. Don kada Isra’ila tă yi mini fahariya cewa ƙarfinta ne ya cece su,

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 7:2

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy