Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 15:14 - Littafi Mai Tsarki

14 Sa'ad da ya zo Lihai, sai Filistiyawa suka sheƙo a guje suna ihu suka nufo shi. Ruhun Ubangiji ya sauko kansa da iko, sai igiyoyin da suke a ɗaure da shi suka tsintsinke kamar zaren da ya kama wuta.

Viz kapitola kopírovat

Sabon Rai Don Kowa 2020

14 Yayinda ya zo gab da Lehi, sai Filistiyawa suka sheƙo a guje da ihu suka nufo shi. Ruhun Ubangiji kuwa ya sauko da iko a kansa. Igiyoyin da suke daure a hannuwansa kuwa suka zama kamar abin da wuta ta babbaka, suka tsintsinke suka zuba daga hannuwansa.

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 15:14

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy