Online Bible

- Reklamy -




Mahukunta 14:15 - Littafi Mai Tsarki

15 A rana ta huɗu suka ce wa matar Samson, “Ki rarrashi mijinki ya gaya mana amsar ka-cici-ka-cicin, idan kuwa kin ƙi, to, za mu ƙone ki da gidan mahaifinki da wuta. Kun gayyace mu don ku tsiyata mu ne?”

Viz kapitola kopírovat

Sabon Rai Don Kowa 2020

15 A rana ta huɗu suka ce wa matar Samson “Ki rarrashi mijinki yă bayyana mana kacici-kacicin, ko kuwa mu ƙone ki da gidan mahaifinki duka da wuta. Kun kira mu domin ku yi mana fashi ne?”

Viz kapitola kopírovat




Mahukunta 14:15

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy