Online Bible

- Reklamy -




Luka 8:28 - Littafi Mai Tsarki

28 Da ganin Yesu sai ya ƙwala ihu, ya faɗi a gabansa, ya ɗaga murya ya ce, “Ina ruwanka da ni, ya Yesu Ɗan Allah Maɗaukaki? Ina roƙonka, kada ka yi mini azaba.”

Viz kapitola kopírovat

Sabon Rai Don Kowa 2020

28 Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”

Viz kapitola kopírovat




Luka 8:28

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy