Luka 3:11 - Littafi Mai Tsarki11 Ya amsa musu ya ce, “Duk mai taguwa biyu, ya raba da marar ita, mai abinci ma haka.” Viz kapitolaSabon Rai Don Kowa 202011 Ya amsa ya ce, “Ya kamata, mutumin da yake da riguna biyu, yă raba da wanda ba shi da riga, mai abinci kuma yă yi haka.” Viz kapitola |