Online Bible

- Reklamy -




Luka 15:6 - Littafi Mai Tsarki

6 In ya dawo gida, sai ya tara abokansa da maƙwabta ya ce musu, ‘Ku taya ni farin ciki, don na samo tunkiyata da ta ɓata.’

Viz kapitola kopírovat

Sabon Rai Don Kowa 2020

6 ya dawo gida. Sa’an nan zai kira abokansa da maƙwabtansa wuri ɗaya ya ce, ‘Ku taya ni murna, na sami tunkiyana da ta ɓata.’

Viz kapitola kopírovat




Luka 15:6

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy