Online Bible

- Reklamy -




Ƙidaya 27:12 - Littafi Mai Tsarki

12 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa kan Dutsen Abarim, ka dubi ƙasa wadda na ba Isra'ilawa.

Viz kapitola kopírovat

Sabon Rai Don Kowa 2020

12 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa wannan dutse a Abarim. Ka ga ƙasar da na ba wa Isra’ilawa.

Viz kapitola kopírovat




Ƙidaya 27:12

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy