Online Bible

- Reklamy -




Ƙidaya 20:19 - Littafi Mai Tsarki

19 Amma mutanen Isra'ila suka amsa musu suka ce, “Ai, za mu bi gwadabe ne kawai, idan kuwa mu da dabbobinmu mun sha ruwanku, sai mu biya, mu dai, a yardar mana mu wuce kawai.”

Viz kapitola kopírovat

Sabon Rai Don Kowa 2020

19 Sai Isra’ilawa suka amsa, suka ce, “Za mu bi ta babbar hanya, in mu, ko dabbobinmu suka sha ruwanku, za mu biya. Mu dai muna so mu wuce ne kawai.”

Viz kapitola kopírovat




Ƙidaya 20:19

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy