Online Bible

- Reklamy -




Ƙidaya 20:16 - Littafi Mai Tsarki

16 Sa'ad da muka yi kuka ga Ubangiji, Ubangiji kuwa ya ji kukanmu, ya aiko mala'ikansa, ya fisshe mu daga Masar. Ga mu nan a Kadesh, garin da yake kan iyakar ƙasarka.

Viz kapitola kopírovat

Sabon Rai Don Kowa 2020

16 amma da muka yi kuka a gaban Ubangiji, ya kuwa ji mu, sai ya aiko mala’ika, ya fitar da mu daga Masar. “Yanzu ga mu a Kadesh, garin da yake kan iyakar yankinka.

Viz kapitola kopírovat




Ƙidaya 20:16

Následuj nás:

Reklamy


Reklamy