Ƙidaya 16:16 - Littafi Mai Tsarki16 Musa ya ce wa Kora, “Kai da ƙungiyarka duka ku hallara a gaban Ubangiji gobe, da kai, da su, da Haruna. Viz kapitolaSabon Rai Don Kowa 202016 Musa ya ce wa Kora, “Da kai da kuma dukan ƙungiyarka za ku bayyana a gaban Ubangiji gobe, kai da su. Haruna ma zai kasance a can. Viz kapitola |