Ƙidaya 15:35 - Littafi Mai Tsarki35 Ubangiji kuwa ya ce wa Musa, “A kashe mutumin, dukan taron jama'a za su jajjefe shi da duwatsu a bayan zangon.” Viz kapitolaSabon Rai Don Kowa 202035 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Dole mutumin yă mutu. Dole dukan taron su jajjefe shi a bayan sansani.” Viz kapitola |