Ƙidaya 12:11 - Littafi Mai Tsarki11 Sai ya ce wa Musa, “Ya shugabana, ina roƙonka, kada ka hukunta mu saboda wannan zunubi, mun yi aikin wauta. Viz kapitolaSabon Rai Don Kowa 202011 sai Haruna ya ce wa Musa, “Ranka yă daɗe, ina roƙonka kada ka hukunta mu, gama zunubin da muka yi, mun yi ne cikin wauta. Viz kapitola |