Aanlyn Bybel

- Advertensies -




Markus 8:27 - Sabon Rai Don Kowa 2020

27 Yesu da almajiransa suka tafi ƙauyukan da suke kewaye da Kaisariya Filibbi. A hanya ya tambaye su ya ce, “Wa, mutane suke ce da ni?”

Sien die hoofstuk Kopieer

Littafi Mai Tsarki

27 Yesu ya tashi, da shi da almajiransa, ya shiga ƙauyukan Kaisariya Filibi. A hanya kuwa ya tambayi almajiransa, “Wa mutane suke cewa nake?”

Sien die hoofstuk Kopieer




Markus 8:27

Volg ons:

Advertensies


Advertensies